Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zahra Buhari ta ce ba mahaifinta ba ne matsalar Najeriya

Ta ce gano maboyan kayan tallafin COVID-19 ya nuna cewa ba Buhari ba ne matsalar Najeriya

Matasa sun fasa rumbun abincin Adamawa

Sun fasa ma’adanar abincin jihar da karfin tsiya suna dibar kayan abinci

#EndSARS: ‘Yan kabilar Ibo mazauna Kano sun ba Kanawa hakuri

Igbokwe ya ce sam wannan ba dabi’ar mutanen su bace.

#EndSARS: El-rufa’i ya kara fadada dokar hana fita a Kaduna

Ya kuma ce dokar zaman gidan ta gama-gari za ta fara aiki nan take.

Yadda kalaman Nnamdi Kanu suka fusata tsofaffin Shugabannin Najeriya

Najeriya ta ce ba za ta kau da kai ga kalaman Nnamdi Kunu ba.