Manyan Labarai

Manyan Labarai

#EndSARS: Buhari ya yi wa ’yan Najeriya jawabi

Da karfe 7:00 na yamma za a watsa jawabin ta gidan talabijin na NTA da gidan rediyon FRCN

#EndSARS: An kona Babbar Kotu, an yi wa ma’aikatanta yankan rago

Daruruwan matasa da ake zargin bata-gari ne da sanyin safiyar Alhamis sun mamaye harabar Babbar Kotun birnin Asaba na Jihar Delta tare da banka mata w

Sojoji sun yi musayar wuta da ’yan daba a gidan yarin Legas

Jami’an tasro sun yi dauki ba dadi da ‘yan daba da ken neman balla Gidan Yarin Ikoyi

Buhari na jagorantar taron Majalisar Tsaro

Shugaban Kasa na jagorantar zaman Majalisar Tsaron yayin da zanga-zangar #EndSARS ke gudana

Sultan ya roki limaman Juma’a su yi hudubar zaman lafiya

Sarkin Musulmi ya ce yin zanga-zanga bai dace da koyarwar addinin Musulunci ba