Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hilary Clinton ta gargadi Buhari a kan kashe masu zanga-zangar #EndSARS

Ina kiran Muhammadu Buhari da sojojin kasan Najeriya, da su daina kasashe matasa masu zanga-zangar #EndSARS.

#EndSARS: Shugaba Buhari ya gana da Ministan tsaro

Wata majiya ta ce sun tattauna ne a kan yadda zanga-zangar #EndSARS ke daukar sabon salo

ENDSARS: An kona bankuna uku a Legas

’Yan daba sun cinna wuta a wasu bankuna tare da fasa shaguna suna satar kaya

Sojoji sun bude wa masu zanga-zangar EndSARS wuta a Legas

Sojoji sun bude wuta a kan taron masu zanga-zangar ENDSARS a kofar shiga birnin Legas da ke Lekki

Zanga-zangar #EndSARS ta rikide zuwa tashin hankali a Kano

An kashe mutane an farfasa shaguna tare da satar dukiyoyi a unguwar Sabon Gari