Manyan Labarai

Manyan Labarai

#EndSARS: Gwamnatin Legas ta rufe makarantu

Gwamnatin Jihar Legas ta umarci dalibai da su zauna a gida sai kura ta lafa

Mutane na da ’yancin yin zanga-zanga – Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bukaci masu zanga-zangar #EndSARS da su kara wa Gwamnatin Tarayya lokaci domin ta samu biya musu bukatunsu. Ministan

Kungiyoyin Arewa sun janye zanga-zanga saboda rikici

Gamayyar Kungiyoyin Mutan Arewa ta nesanta kanta da barnar da aka yi a Edo

Dalibai sun yi wa ofishin gwamnan Kuros Riba kofar rago

Akalla dalibai 1,000 ne daga Jami’ar Kalaba da takwararorinsu na Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kuros Riba suka yiwa manyan kofofin shiga ofishin

Ana zanga-zanga a Kano bayan ’yan sanda sun kashe matashi

Ana zanga-zanga a unguwar Kofar mata a birnin Kano bayan ’yan sanda sun kashe wani matashi