Majalisa ta ba ma’aikatu wa’adin mako uku su kare kasafinsu
Hukumomi da ma’aikatun da suka saba wa’adin za su tashi babu ko sisi
Manyan Labarai
Hukumomi da ma’aikatun da suka saba wa’adin za su tashi babu ko sisi
Majalisar ta gama karatu na biyu a kan kasafin mako guda bayan Buhari ya mika mata
A yanzu Najeriya tana da kimanin kwanaki 855 kafin babban zaben kasa na gaba.
Taruka da zanga-zanga ko tattaki sun haramta a birnin inda ake zargin masu zanga-zangar da take dokar COVID-19
Mai tsawatarwar Majalisar Wakilai ya jaddada muhimmancin a kara kason bangarorin a kasafin 2021