Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta amince da nadin Alkalan Kotun Koli

Majalisar ta amince da sabbin alkalai takwas da Shugaba Buhari ya nada a Kotun Koli

Dole a kori hafsoshin tsaro —Dattawa Arewa

Kugiyar Dattawan Arewa ta sabunta kiranta na a yi wa tsaron Najeriya garanbawul

Buhari da Osinbajo za su ci abincin N167m a 2021

Buhari zai kashe N98,306,492 a kan abinci da karbar baki, Osinbajo kuma N50,888,210

Iyan Zazzau ya nemi kotu ta soke nadin Bamalli

Ya nemi ta hana ba Sarki Ahmed Bamalli sandar mulki sannan ta ayyana shi halastaccen Sarkin Zazzau

IPPIS: ASUU ta shiga ganawar sirri da jagororin Majalisar Dattawa

Ina dalilin da za ku kulla yarjejeniyar da kun san ba ku da ikon cika wa?