Iyan Zazzau ya kai El-Rufai kotu kan nadin Sarki
Yana neman kotu ta soke nadin da El-Rufai ya yi wa Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin Sarkin Zazzau
Manyan Labarai
Yana neman kotu ta soke nadin da El-Rufai ya yi wa Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin Sarkin Zazzau
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce rushe sashen ’yan Sanda na FSARS mai yaki da fashi shi ne matakin farko na gyaran fuska ga aikin dan sanda a Naje
Tsohowar Ministar Kudi, Ngozi Okonjo-Iweala, mai takarar shugaban Hukumar Kasuwanci ta Duniya na ganawa da Shugaba Buhari
Shugaban jam’iyyar PDP a jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Mallaha Gusau ya rasu.
Mutane sun yi wa garin Hadeja na jihar Jigawa tsinke domin bikin aza harsashin ginin jami’ar Musulunci ta Assalam Global University.