Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zaben Ondo: Akeredolu ya lashe kananan hukumomi 10

Akeredolu na jam’iyyar APC na kan gaba sannan Eyitayo Jegede na PDP

Tsarin IPPIS: Buhari ya dakatar da biyan albashin lakcarori

Dokta Nsikak Ben, shi ya sadar da sakon dakatar da biyan albashin cikin wata wasika.

Hatsarin tireloli ya salwantar da rayukan mutum 10 a Adamawa

Jami’an Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa (FRSC) sun ce hatsarin ya auku ne a sakamakon tukin gangaci da kuma gudun da ya wuce kima.

Dan gidan Sheikh Ja’afar Mahmud Adam ya rasu

Abdulmakilin dan gidan marigayi Sheikh Ja’afar Mahmud Adam ya rasu

Ta’aziyya: Buhari ya ziyarci iyalan Yar’adua a Kaduna

Buhari, wanda ya bayyana rasuwar ta a matsayin rashi mai radadi, ya roki Allah da ya karbi ayyukan ta na alheri.