Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jihohi 36 sun maka Buhari a kotu

Jihohi 36 na Najeriya sun maka gwamnatin tarayya kotun koli domin ta janye umurnin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rataba wa hannu kan su cigaba

ICPC ta bankado badakalar biliyoyin Nairori a shirin TSA

Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta ce ta bankado badakalar biliyoyin Nairori a ma’akatu, hukumomi da bangarorin gwamnati karkashin

Tsaftar Muhalli: Gwamnatin Kano ta kama Naburaska

Mustapha Naburaska, daya daga cikin fitattun jaruman dandalin Kannywood, a karshen makon da ya gabata ya fada komar kwamitin tsaftar muhalli da Gwamna

Cin zarafin mace: Kotu ta yanke wa Sanata Elisha Abbo hukunci

Wata Babbar Kotun Abuja da ke zamanta a Apo, ta umarci Sanata Elisha Abbo da ya biya naira miliyan 50 a matsayin tarar cin zarafin wata mata da ya yi

Mutanen da cutar Coronavirus ta harba a Najeriya sun zarta dubu 58

A yanzu watanni bakwai kenan da bullar cutar coronavirus a Najeriya bayan bullarta karon farko a ranar 27 ga watan Fabrairun 2020. Alkaluman da Hukuma