Manyan Labarai

Manyan Labarai

An dakatar da Gwamnan Ekiti daga APC

Da alama rikicin da ke addabar jam’iyyar APC a Jihar Ekiti na dada kazancewa bayan da a ranar Juma’a shugabannin wani tsagin jam’iyyar a jihar suka sa

Yadda aka kashe jami’in tsaron DSS a jihar Filato

Wata musayar wuta da aka yi tsakanin jami’an tsaro da wasu ‘yan bindiga a ranar Laraba da daddare ta yi sanadiyyar kashe wani jami’in hukumar tsaro ta

Dole a janye karin kudin mai da wuta —’Yan kwadago

Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun ce ba gudu ba ja da baya a shirinsu na tsunduma yajin aiki sai idan gwamnatin ta janye karin farashin mai da na wuta

Sarautar Zazzau: Mutum 8 na hankoron darewa kan karaga

Gidajen Sarauta sun tsayar da masu neman zama Sarkin Zazzaun na 19 bayan rasuwar Shehu Idris

An nemi ya fito takarar gwamna ko a maka shi a kotu

Wasu kungiyoyi masu kishin Jihar Sakkwato, sun yi barazanar kai karar tsohon Shugaban Majalisar Dokokin jihar kuma Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar