Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tallafin N30,000: Za a bude shafin rajista 1 ga Oktoba

An kebe tallafin ne domin masu sana’o’in hannu da direbobi

Kotu ta hana ’yan kwadago shiga yajin aiki

Kotun ta ce kar kungiyoyin su shiga yajin aikin da suka yi niyyar farawa

Minista Sadiya ta auri Air Marshal Sadique

Sabbin ma’auratan sun dade suna soyayya kafin a daura auren a ranar Juma’a

Ambaliya ta ci mutum 5 da rabin gari a Jigawa

Ambaliyar ta mamaye rabin garin Miga da kuma wasu garuruwa a a yankin

Babu wanda cutar Coronavirus za ta kashe a jihata – Ishaku

A ranar Laraba Gwamna Darius Ishaku na Jihar Taraba, ya ce gwamnatinsa tana ci gaba da fadi-tashin ganin ba a samu wanda cutar Coronavirus za ta kashe