Manyan Labarai

Manyan Labarai

Titin jirgin kasa daga Kano-Nijar zai ci Dala biliyan biyu

Titin jirgin zai ratsa garuruwa takwas a jihohin Kano, Jigawa da Katsina

Buhari zai aike wa Majalisa sabuwar dokar man fetur

Ya riga ya rattaba hannu a dokar da aka shekara 20 ana kai-komo a kai

Farashin mai: Gwamnati da ’yan kwadago za su yi zama

Akwai yiwuwar gwamnatin ta sanar da shirin tallafi a lokacin zaman

Shin kun san abin da ya kawo tsadar kayan abinci?

Majalisar Samar da Abinci ta Kasa ta alakanta tsadar kayan abincin da ake fama da ita da yawan kayan amfanin gonar da aka saya don raba wa jama’a a ma

Yadda aka yi addu’ar ukun Sarkin Zazzau

Dubban jama’a sun halarci addu’ar ukun rasuwar Sarkin Zazzau Shehu Idris