Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wainar da aka toya a zaben gwamnan Edo

An daku, an sace takardar sakamakon zabe, ‘card reader’ ta ki aiki, an sayi kuri’u

Masu fyade 19 sun shiga hannu a Kaduna

Hukumar tsaro ta NSCDC shiyyar Kaduna ta ce ta kama mutum 19 bisa zargin aikata fyade a jihar tsakanin watan Agusta da Satumba. Hakan na zuwa ne a dai

Zaben Edo: An jibge karin jami’an tsaro 13,311

Hukumar tsaro ta NSCDC ta ce kimanin jami’anta 13,311 daga jihohi 13 ne ta jibge a Jihar Edo domin shirye-shiryen zaben gwamna ranar Asabar. Mataimaki

Jiragen yaki sun hallaka ‘yan bindiga 100 a Zamfara

Rundunar sojin saman Najeriya ta ce ta kai wani mummunan hari ta jiragenta wanda ya hallaka akalla ’yan bindiga 100 tare da tarwatsa sansanoninsu kusa

Zaben Edo: Tsakanin Obaseki da Ize-Iyamu wa zai kai bantensa?

A ranar Asabar ce za a yi ta ta kare a karon battar da aka faro tsakanin manyan jam’iyyun siyasar Najeriya na APC da PDP a zaben Gwamnan Jihar Edo. Gw