Manyan Labarai

Manyan Labarai

Likitoci sun janye yajin aiki

NARD ta ce likitocin da ba biya bukatunsu ba su yi zamansu a gida

Buhari ya biya likitocin COVID-19 biliyan N8.9

An biya likitoci karin alawus na Naira biliyan 8.9 da suke bin gwamnati

Bayan shekara shida, ana rubuta jarabawar WAEC a Chibok

A 2014 mayakan Boko Haram suka sace ‘yan mata dalibai sama da 200

Mun fice daga kungiyar ACF —Arewa ta tsakiya

Shugabannin Arewa ta tsakiya sun ce sun gaji da dadin bakin magance matsalar tsaro

Tsadar abinci na barazanar kawo yunwa a Najeriya —Gambari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na jagorantar zaman Majalisar Samar da Abinci na Kasa (NFSC), sakamakon hauhawar farashin kayan abinci a Najeriya da ke