DAGA LARABA: Shin Ya Kamata A Biya Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane?
Wata baiwar Allah da ta bukaci a sakaya sunanta ta bayyana mana yadda aka yi garkuwa da ita da kuma yadda ta samu ta Kubuta daga hannun masu garkuwa d
Manyan Labarai
Wata baiwar Allah da ta bukaci a sakaya sunanta ta bayyana mana yadda aka yi garkuwa da ita da kuma yadda ta samu ta Kubuta daga hannun masu garkuwa d
Aminiya ta ruwaito cewa ɗaliban sun shaƙi iskar ’yanci bayan mako guda da sace su.
Al’ummar gari sun yi ƙoƙarin daƙile harin amma suka kasa saboda ƙarancin makamai.
’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane 11, ciki har da wat mai juna biyu da ƙananan yara Jihar Kwara.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 za su gudanar da muhimmin taro a ranar Asabar, 29 ga Nuwamba, domin tattauna matsalolin tsaro da suka addabi yankin