Manyan Labarai

Manyan Labarai

An bude jigilar jiragen sama zuwa kasashen waje

Najeriya za ta ci gaba da sufurin jiragen sama na kasa da kasa daga ranar 29 ga Agusta

DSS ta sako Mailafia bayan ya amsa gayyatarta

Hukumar DSS ta sako Obadiah Mailafia bayan ya amsa gayyatarta a karo na biyu

Yadda aka yi garkuwa da mutum 808 a Najeriya

’Yan Najeriya 808 ne suka fada tarkon masu garkuwa da mutane a watanni bakwai da suka gabata

Gwamnatocin jihohi za su samu tallafi don yafe haraji

Don rage radadin annobar COVID-19, Gwamnatocin jihohi 36 na Najeriya za su karbi dala miliyan biyu da rabi ko wacce a matsayin tallafi.

Kotu ta soke zaben Gwamnan Bayelsa

Kotun ta ba da umarnin sake zabe nan kwana 90