Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zaben Edo: Buhari ya ba Ize-Iyamu tutar takarar APC

Ize-Iyamu ya karbi tutar takarar gwamnan APC a jihar Edo bayan ganawa a Fadar Aso Rock da ke Abuja

INEC ta bude shafin duba sakamakon zabe ta intanet

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bude shafi na intanet da za a rika amfani da shi wajen duba sakamakon zabe domin ingantawa tare da yin komai a fili. Kw

Jami’o’i za su fara yajin aiki bayan janye kullen COVID-19

Sun ce ko da an janye dokar kulle, matukar ba a biya bukatunsu ba to yajin aiki za su fara

Ana binciken hadimin Ganduje kan kwace kudaden alarammomi

Ana zargin sa da sa matasa su kwace kashi 90 na kudaden da aka raba wa alarammomi

‘Yan bindiga sun kashe mutum fiye da 20 a Kaduna

Akalla mutum 20 sun mutu, wasu kuma sun bace a harin ‘yan bindigar da suka kona gidaje