Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bafarawa da Wamakko sun sasanta

Bayan tsawon lokaci ba sa ga maciji, wani abu ya sake hada su kamar ba su ke gaba ba

#RevolutionNow: Jami’an tsaro sun kama mutum 60 a Abuja

Masu zanga-zanagar sun ce an kama fiye da mutum 60 daga cikinsu a Abuja

Yadda za a kawo karshen Boko Haram —Tsohon mayaki

Idan gwamnati ta bi wannan hanyar, mayakan Boko Haram fiye da 2,000 za su mika wuya

Shin Atiku da Kwankwaso za su koma APC?

Kusoshin jam’iyyar PDP da suka fice daga APC mai mulki gabanin zaben 2019 sun yi fatali da kiran da APC ta yi musu cewa su dawo cikinta. Komawar

’Yan Kaduna sun yi wa El-Rufai raddi kan dawo da kulle

Gwamna Nasir El-rufa’i ya ce akwai yiwuwar sake kakaba dokar kulle a jihar Kaduna