Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yau Atiku zai karɓi katin zama ɗan a Jama’iyyar ADC

An kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar Atiku a mazaɓarsa ta Jada 1, da ke Ƙaramar Hukumar Hada  ta jihar Adamawa.

Matsalar tsaro: Gwamnatin Yobe ta rufe duk makarantun sakandaren kwana

Gwamnatin Yobe ta ba da umarnin rufe makarantun sakandaren kwana a matsayin wani mataki na kariya ga ɗalibai

NAJERIYA A YAU: Halin Da Shirin Samar Da Tsaro A Makarantun Najeriya Ke Ciki

Manufar wannan shiri ita ce tabbatar da cewa ɗalibai suna iya zuwa makaranta cikin tsaro ba tare da fargabar hare-hare daga ’yan ta’adda ko ’yan bindi

Tinubu ya dakatar da ’yan sanda daga tsaron manyan mutane a Najeriya

Tinubu ya kuma amince da ɗaukar ƙarin sabbin ‘yan sanda guda 30,000 a faɗin Najeriya.

An ceto mutum 38 da aka sace a cocin Kwara — Tinubu

Tinubu ya zai tabbatar da cewar kowane dan Najeriya ya samu tsaro daga kowace irin barazana.