Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Gwamnati ta san na yi da tsoffin ‘yan Boko Haram’

Sanata Ali Ndume ya ce a ana wahalar da kai ne kawai a kan ‘yan Boko Haram masu tubar muzuru

Wani soja ya harbe kwamandansa a Borno

Ya harbi hafsan sau takwas ta baya daga kusa-kasa a yayin da suke aiki tare

Boko Haram: Gwamna Zulum ya tsallake rijiya da baya

Gwamnan Borno ya sha da kyar a harin mayakan Boko Haram kan ayarin motocinsa

Yadda ake hada-hadar ragunan layya a Najeriya

Farashin ragunan layya da yadda kasuwanninsu ke ci a sassan Najeriya

APC da PDP sun yi wa Mamman Daura Raddi

Jam’iyya mai mulki ta APC da babbar jam’iyyar adawa ta PDP, sun ce suna nan kan turbar mulkin karba-karba a zaben shekarar 2023. Wannan ma