Manyan Labarai

Manyan Labarai

An bude filayen jirgi 14 a Najeriya

Ministan Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika, ya ce zuwa ranar Juma’a 24 ga watan Yuli 2020 an bude filayen jiragen sama guda 14 aka a fadin Najeriya. A

Likitoci za su koma yajin aiki

Sun zargi gwamnati da watsi da bukatun da suka mika tun kafin dawowarsu aiki a baya.

Za a bude jirgin kasa daga Abuja-Kaduna ranar Laraba

Bayan duk awa daya jirgin kasa zai rika tashi, farawa daga 29 ga watan Yuli, 2020.

Ruwan sama ya kashe mutum bakwai a Suleja

‘Ya’ya hudu na wata mata sun bace bayan ruwan ya rusa gidan da suke zama a ciki.

Maganin matsalolin Najeriya na hannun majalisa -Boss Mustapha

‘Yan Najeriya na son ganin Majalisar ta yi dokoki da za su magance matsalolinsu