Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kama uwa da ‘ya’yanta a kan fashi da makami a Kano

An kwace bindigogi da kakin sojoji a hannun ‘yan fashin a jihar Kano.

Za a fara rijistar maniyyata aikin Hajjin 2021

Hukumar Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta ce daga ranar tara ga watan Satumba za ta fara rijistar maniyyata aikin hajjin 2021. Shugaban hukumar, Zikrull

Akpabio ya yi amai ya lashe

Ni ban ce ‘yan majalisa sun karbi kashi 60% na kwangilolin NDDC ba, inji ministan.

An kama dillalan bindigogi a Kaduna

Wani dillalin bindigogi ya shiga hannu a jihar Kaduna inda ‘yan sanda suka kwace bindigogi 43 tare da tsare masu garkuwa da mutane da ’yan fashi da sa

Buhari zai kai ziyara kasar Mali

A karon farko tun bayan dokar kullen annobar Covid-19, Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai tafi kasar Mali. Buhari za ikai ziyarar ta kwana daya ne