Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wuraren da aka ga watan Dhul Hijjah a Najeriya

An ga watan a Jalingo, Ilorin, Lafia, Minna da Misau da kuma Abuja a ranar Litinin 21 ga watan Yuli 2020.

Buhari ya yi wa Majalisa raddi kan hafsoshin tsaro

Fadar shugaban kasa ta ce Shugaban Kasa Muhamnadu Buhari ne kadai ke da dama da kuma hurumin ci gaba da aiki da manyan hafsoshin tsaro ko ya dakatar d

Ma’aikata 774,000: Keyamo ya koma gefe kawai

Babu ruwan ministan da aiwatar da shirin wanda aikinsa ya kebanci hukumar NDE, inji Majalisar.

Buratai da sauransu su sauka, inji Majalisa

Hafsoshin tsaron Najeriya su sauka kawai tunda kashe-kashen karuwa yake yi.

Jonathan ya kai wa Buhari ziyarar godiya

Kammala aikin jirgin kasa ya nuna Buhari bai watsar da ayyukan gwamnatocin baya ba, inji Jonathan.