ISWAP ta sace ’yan mata 13 a Borno
Ɗaya daga cikin ‘yan matan ta tsere tare da dawowa gida da safiyar ranar Lahadi.
Manyan Labarai
Ɗaya daga cikin ‘yan matan ta tsere tare da dawowa gida da safiyar ranar Lahadi.
Hukumomi na ci gaba da ƙoƙarin ceto sauran ɗaliban da ke hannun maharan.
Rundunar ta ce dole a ƙwace dukkanin makaman da ke hannun jama’a idan ana son zaman lafiya ya ɗore.
Kwalejin Nazarin Aikin Jinya da Ungozoma da ke Birnin Kebbi ce kaɗai ba ta cikin jerin makarantun da aka rufe.
“A yanzu haka muna a matakin ɗaukar tsattsauran mataki cikin hikima, domin tabbatar da cewa babu wata illa da za ta same su.”