Manyan Labarai

Manyan Labarai

Fallasa: ’Yan majalisa sun karbi kwangila a NDDC

A baya NDDC ta zargi shugaban kwamitin majalisa mai kula da hukumar da karbar kwangiloli.

Zargin biliyan N81.5: Pondei ya sume a gaban kwamitin bincike

Ya sume yayin amsa tambayoyi kan zargin facaka da biliyan N81.5 cikin wata biyar.

Buhari ya yi ganawar sirri da Buratai

Ganawar sirrin na zuwa ne bayan ‘yan bindiga sun kashe sojoji 16, cikinsu har da hafsoshi a jihar Katsina.

Shugaban kwamitin Majalisa kan NDDC ya bar kujerarsa

Shugaban NDDC ya nemi Tuni-Ojo ya bar kujerarsa, a zaman kwamitin kan badakalar hukumar.

Matar Zakawanu na hannun ‘yan bindiga har yanzu

Mahaifiyar mamacin ce jami’an tsaro suka gani suka dauka matar ce.