Manyan Labarai

Manyan Labarai

Fashewar wani abu ta kashe mutane a Katsina

Fashwar wani abu da ba a san ko mene ne ba ta halaka wasu mutane a kauyen Yammama da ke Karamar Hukumar Malumfashi ta Jihar Katsina. Abin ya fashe ne

Matsalar ruwa: Gwamnatin Kano da KEDCO suna cacar baki

An yi makonnin babu ruwa famfo duk da Naira miliyan 150 da Gwamnatin Kano ke kashewa; kamfanin lantarki na KEDCO ya ce ba hannunsa a ciki.

Minista ya ba kamfanonin bogi kwangila

Ya ba da kwangilolin tun kafin a tsara su, yana kuma yaudarar mutane cewa ana yin binciken kudi, inji Joy Nunieh, tsohuwar shugabar NDDC.

An kayyade lokacin kammala shirin bude makarantu

Hukumar jarabawa ta WAEC ta amince ta sanya sabon lokacin gudanar da jarabawarta a Najeriya da wasu kasashe.

Batar biliyan N30: Majalisa ta gayyaci Akpabio

Majalisar ta sa a kamo mata shugaban hulumar Neja Delta ya zo tare da Akpabio domin yin bayani kan batar dabon Naira biliyan 30.