Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matsalar tsaro a Arewa na damuna matuƙa — Tinubu

Tinubu ya ce gwamnatinsa na yin duk mai yiwuwa don ƙarshen matsalar tsaro.

’Yan sanda sun daƙile harin ’yan bindiga, sun ceto mutum 25 a Zamfara

‘Yan sandan sun yi artabu da maharan kafin daga bisani suka samu nasarar ceto mata 10 da yara 15.

Gwamnatin Tarayya ta musanta jita-jitar rufe dukkanin makarantu a faɗin Najeriya

Ma’aikatar ta ce labarin ba shi da tushe bare makama.

Obi ya yi watsi da hukuncin ɗaurin rai da rai da aka yi wa Kanu

Obi ya shawarci amfani da hanyar tattaunawa maimakon yanke masa hukuncin ɗaurin rai da rai.

Sace ɗalibai: An rufe makarantu a Katsina da Taraba

Gwamnatin ta ce garkuwa da ɗalibai a makarantu a jihohin Kebbi da Neja ta sanya daliban makarantun kwana zama cikin haɗari