Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gobara a Cibiyar Kasuwanci ta Duniya da ke Abuja

Gobara ta tashi a Cibiyar Kasuwanci ta Duniya da ke Abuja, Babban Birnin Tarayyar Najeriya. Wakilanmu sun ce wutar ta fara ci ne daga saman dogon bene

An sake gurfanar da Magu

Dakataccen Mukaddashin Shugaban Hukumar Yaki da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annaci (EFCC) Ibrahim Magu ya sake gurfana a gaban kwamitin

’Yan sanda bakwai sun mutu a hatsarin mota

Akalla ’yan sanda bakwai ne suka mutu a wani hadarin mota da ya rutsa da su a kan hanyar Kaduna zuwa Zariya. Hatsarin ya faru ne da yammacin ranar Lah

An sake bude filin jirgin Kano cikin tsauraran matakan kariya

Sakamakon umarnin Gwamnatin Tarayya na sake bude filayen jiragen sama, a ranar Asabar al’amura sun fara daidaita a filin jiragen sama na Malam Aminu K

Fadar Shugaban Kasa ta bara a kan binciken Magu

A karon farko Fadar Shugaban Kasa ta yi magana game da dakatar da Ibrahim Magu daga shugabantar hukumar yaki da almundahana ta EFCC, biyo bayan zargin