Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kama wanda ake zargi da yi wa jaririya ‘yar wata uku fyade

Rundunar Samar da Kariya Ga Fararen Hula (NSCDC) ta kama wani mutun bisa zargin yin fyade ga wata yarinya ‘yar shekaru uku a jihar Nasarawa. Da

Dan takarar da ya kai Obaseki kotu ya janye

Hon. Omoregie Ogbeide Ihama ya janye takararsa  ga Gwamna  Godwin Obaseki a zaben neman takarar kujerar gwamnan jam’iyyar PDP a jihar Edo. Omore

Rushe ofishin jakadanci: Ghana ta nemi afuwar Najeriya

Shugaban Kasar Ghana, Nana Akufo-Addo ya nemi afuwar Shugaba Muhamamdu Buhari bisa rushe ginin ofishin jakadancin Najeriya a kasarsa, ya kuma bayar da

Rikicin shugabanci: ’Yan sanda sun rufe hedikwatar APC

Sufeta Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Mohammed Adamu, ya rufe ofishin jam’iyyar APC na kasa biyo bayan rikicin shugabancin jam’iyyar. Moha

Yadda uba ya kashe ‘ya’yansa ya kuma jikkata mahaifinsa

Wani magidanci ya shiga hannu bayan zarginsa da hallaka ‘ya’yansa na cikinsa biyu da kuma jikkata mahaifinsa mai shekaru 72. Mutumin mai s