Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ɗalibai 215 da malamai 12 aka sace a Makaranta a Neja — CAN

Da misalin ƙarfe 2 na dare ne ’yan bindigar suka kai harin, inda daga bisani suka loda ɗaliban da malaman a cikin wata babbar mota da suka ƙwace a yan

Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya

Hare-haren ‘yan bindiga na ci gaba da tsananta yayin da suke ci gaba da sace ɗalibai.

Atiku ya nemi a ayyana dokar ta-ɓaci kan satar ɗalibai a Najeriya

Atiku ya ce lokaci ya yi da gwamnatin tarayya za ta ɗauki matakin kawo ƙarshen hare-haren.

DSS ta mayar da Nnamdi Kanu gidan yarin Sakkwato

Lauyansa ya tabbatar da ɗauke shi daga gidan gyaran hali na Abuja zuwa Sakkwato.

Sojoji sun bar makarantar Maga kafin ’yan bindiga su kai hari — Gwamna Kebbi 

Gwamnan ya ce ‘yan ta’adda sun kai hari ne bayan sojoji sun bar makarantar.