Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda rayuwar masu gyaran citta ke gudana a Kudancin Kaduna

Noman citta da kasuwancinta da gyaranta na daga cikin harkoki mafiya girma da ke bunkasa harkokin arziki da zaman lafiya da hadin kai a tsakanin al’um

‘Yan sanda sun kama ‘Yan KAROTA da suka yi wa wani dukan kawo wuka

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kame  wasu jami’an Hukumar Kula da Ababen Hawa (KAROTA) na jihar, bisa  zarginsu da lakada wa wani magi

Sabuwar baraka a APC kan janye dakatar da Oshiomhole

Shugabannin jam’iyyar APC na ta karyata juna game da jingine dakatarwar da suka yi wa shugaban jam’iyyar na kasa Adams Oshiomhole a mazaba

NNPC ya yi nisa da aikin neman danyen mai a Filato

Kamfanin Mai na Najeriya (NNPC) ya ce ya fara zurfafa neman danyen mai da iskar gas a kananan hukumomin Wase da Kanam na Jihar Filato. NNPC ya ce Wase

Iska mai karfi ta rusa gidaje 300 a Kebbi

Akalla gidaje 300 ne guguwa ta lalata a jihar Kebbi sakamakon wani mamakon ruwan sama da aka tafka ranar Juma’a. Rahotanni sun nuna cewar guguwar ta f