Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnan Edo Obaseki ya koma jam’iyyar PDP

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya koma jam’iyyar PDP, inda ake sa ran zai  yi takarar gwamna karo na biyu a zabe mai zuwa. Obaseki da dandazo

Yadda za a rage mace-macen COVID-19 a Najeriya

Ministan lafiya na Najeriya Osagie Ehanire ya yi gargadi kan yiwuwar karuwar mace-mace sakakamon yawan wadanda ke kamuwa da cutar COVID-19 a kasar. Os

Ana yunkurin yanke hukuncin kisa kan masu fyade a jihar Neja

Yayin da matsalar fyade ke dada kamari a ‘yan kwanakin nan a Najeriya, Majalisar Dokoki ta jihar Neja na duba yiwuwar yin dokar yanke hukuncin kisa da

COVID-19: El-Rufai ya ce zai sake rufe Kaduna idan har…

Gwaman Jihar Kaduna Nasiru El-Eufa’i ya ce zai sake rufe jihar muddin  jama’a suka ci gaba da saba ka’idojin kariyar cutar COVID-19.

Kotu ta tsawaita wa’adin Giadom a matsayin shugaban APC

Babbar Kotun Birnin Tarayya ta tsawaita umurninta cewa Mataimakin Sakataren Jam’iyyar APC na Kasa, Victor Giadom, ya zama shugaban jam’iyy