Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta tsawaita wa’adin Giadom a matsayin shugaban APC

Babbar Kotun Birnin Tarayya ta tsawaita umurninta cewa Mataimakin Sakataren Jam’iyyar APC na Kasa, Victor Giadom, ya zama shugaban jam’iyy

PDP ta dage zaben fidda dan takarar Gwamnan Edo

Jam’iyyar PDP ta dage zaben fitar da dan dakaranta a zaben Gwamnan Jihar Edo zuwa ranar 23 ga watan Yuni, sabanin ranakun 19 da 20 ga watan Yuni

‘Ganduje ba shi da hurumin tsoma baki a binciken Sanusi’

Wata kungiya mai fafutukar kawo daidaito a ayyukan gwamnati mai suna CAJA ta nuna damuwa  kan abin da ta kira yunkurin Gwamnan Kano Abdullahi Ganduje

Manyan hafsoshin tsaro sun gaza, ba su da uzuri —Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ya gaji da yi wa manyan hafsosihn tsaron kasar  uzuri saboda gazawarsu wajen magance matsalar tsato. Da yake

Najeriya ta shiga kwamitin tattalin arziki na Majalisar Dinkin Duniya

Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya ya zabi Najeriya da wasu kasashe 17 a matsayin mambobi a Kwamitin Tattalin Arziki na majalisar ranar Laraba. Kam