Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta kara dakatar da Oshiomhole daga shugabancin APC

Kotu ta tabbatar da dakatarwar da aka yi wa Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa. A ranar 4 ga watan Maris ne Babbar Kotun

Bude Makarantu: Gwamnatin Tarayya ta yi wa jihohi gargadi

Kwamitin Yaki da COVID-19 na Fadar Shugaban Kasa ya gargadi jihohi game da shirinsu na bude makarantu da gidajen kallo da wuraren motsa jiki da sauran

A fallasa sarakunan da ke hada baki da ‘yan bindiga — ‘Yan Katsina

Mutanen jihar Katsina sun kalubalanci Gwamantin Tarayya da ta fallasa sarakunan da ta ce suna hada baki da ‘yan bindigar da ke addabar jihar.  J

Gwamnati ta fitar ka’idoji shida na bude makarantu

Gwamnatin Tarayya ta gindaya sharudda shidda da cika su ya waja a  kan makarantu a dukkan matakai kafin a sake bude su. A ranar 19 ga watan Maris, 202

‘COVID-19 ce ta yi ajalin Sanata Sikiru Osinowo’

Hukumomi a jihar Legas sun ce cutar COVID-19 ce tayi ajalin Sanata Adebayo Osinowo mai wakiltar Legas ta Gabas a Majalisar Datijjai. Sanata Adebayo Os