Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnan Edo ya fice daga APC bayan ganawa da Buhari

Gwamnan Jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki bayan ya gana da Shugaba Buhari. Matakin ya biyo bayan huku

Majalisa na bincike a kan biliyan 186 na ciyar da dalibai

Majalisar Wakilai na bincike kan Naira biliyan 186 da aka yi ikirarin kashewa a shirin ciyar da dalibai na Gwamnatin Tarayya daga shekarar 2016. Majal

‘Sarakunan Katsina na taimaka wa ‘yan bindiga’

Fadar Shugaban Kasa ta zargi sarakunan gargajiya a Jihar Katsina da hada baki da ‘yan bindiga da ke kai hare-hare a jihar. Babban Hadimin Shugab

Harbe-harbe a Aso Rock: Doka za ta yi aikinta —Buhari

Shugaba Buhari ya ce doka za ta hau kan duk wanda ke da hannu a harbe-harben da aka yi a Fadar Shugaban Kasa ta Aso Rock. ‘Yan sanda masu tsaron

Gwamnatin Kano ta kara yawan ranakun fita

Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya kara ranar Litinin cikin jerin ranakun da za a iya fita domin gudanar da harkoki a jihar. Babban Mai Tai