Manyan Labarai

Manyan Labarai

Naira biliyan 13 za a kashe wa feshin kwari —Nanono

Ministan Noma da Raya Karkara Muhammadu Nanono ya ce Gwamnatin Tarayyar ta amince a fitar da Naira biliyan 13 domin yaki da kwari a jihohi 12 da ke Ar

Majalisar Dattawa ta yi barazanar ba da umarnin kama Lai Mohammed

Majalisar Dattawa ta yi barazanar bayar da umarnin a kamo mata Ministan Yada Labarai, Lai Mohammed da sauran shugabannin ma’aikatu da hukumomin gwamna

APC ta hana gwamnan Edo tsayawa takara

Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta dakatar da Gwamna Godwin Obaseki na Edo daga shiga zabenta na fitar da dan takararta a zaben gwamnan jihar

Majalisar Waklilai ta karrama hazikin dan sanda, Abba Kyari

A yayin zamanta na ranar Alhamis, Majalisar Wakilai ta karrama hazikin dan sanda, DCP Abba Kyari bisa bajintar da yake nunawa a aikinsa. Karrama Kyari

Yadda Boko Haram ta zama masana’anta —Ahmad Lawan

Ta da kayar bayan da kungiyar Boko Haram ke yi ya rikide ya zama wata harkar kasuwanci ko masana’anta. Shugaban Majalisar Dattawa ta Najeriya, Ahmad L