Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 60 ‘yan bindiga suka kashe a Katsina — Mazauna

‘Yan bindiga sun kashe akalla mutum 60 a kananan hukumomin Faskari, Sabuwa and Dandume na jihar Katsina, a cewar mazauna kauyuka. A cewarsu, mah

El-Rufai ya bude masallatan Juma’a

Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ba da umarnin bude masallatan Juma’a da coci-coci domin a ci gaba da gudanar da ibadu bayan rufe su na ts

COVID-19: Manyan jami’an gwamnati 8 sun kamu a Gombe

Jami’an gwamnati da ’yan majalisar wakilai takwas ne suka kamu da coronavirus a jihar Gombe. Ranar  Talata ne Kwamishinan Yada Labarai na jihar,

‘Coronavirus ta kashe mutum 587 a Kano cikin mako biyar’

Gwamnatin Tarayya ta ce binciken kwakwaf din da ta gudanar ya nuna kaso 50 zuwa 60 cikin dari na mutane 979 din da suka mutu a cikin makonni biyar a j

Yadda rikicin zauna gari banza ya ci rayukan matasa

A makon jiya ne al’ummar Arewa mazauna yankin Apapa Bandir a daura da unguwar Ajegunle suka wayi gari da rashin matasa hudu tare da jikkatar was