Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kashe mutum 70 a Sabon Birni bayan ziyarar Gwamna Tambuwal

Mahara sun kashe mutum 70 a karamar hukumar Sabon Birni kwana daya bayan gwamnan jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya kai ziyarar ta’aziya ya

’Yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban CAN a Nasarawa

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Kuniygar Kiristoci Najeriya (CAN) reshen jihar Nasarawa Bishop Joseph Masin. Masu garkuwan dauke da mugg

Wanda ya sace jikan Sheik Dahiru Bauchi ya shiga hannu

An kama mutumin da ya yi garkuwa da jikan shahararren malamin addinin Musulunci a Najeriya Sheik Dahiru Bauchi. Jami’an Hukumar Tsaro ta Farin K

Karatun almajiranci ya haramta a Kano – Ganduje

Gwamnatin jihar Kano ta haramta tsarin karatun almajiranci wanda ake alakantawa da bara a fadin jihar. Gwamna Abdullahi Ganduje ya haramta karatun alm

Yadda gwamnati ke shirin bude makarantu a fadin Najeriya

Gwamnatin tarayya na shirin bude makarantu domin ci gaba harkokin neman ilimi a fadin Najeriya. Sakataren Gwamnatin Tarayya Boss Mustapha ya ce nan ga