Manyan Labarai

Manyan Labarai

El-Rufa’i zai daure iyayen yaran da ke bara

Gwamnatin jihar Kaduna ya ta ce duk iyayen da aka samu ‘ya’yansu na bara a jihar to za su fuskanci hukunci da  daurin shekara biyu. Kazali

Sabon filin jirgin dakon kaya zai fara aiki a Yobe

Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya ce sabon filin jiragen dakon kaya na kasa sa kasa da ke Damaturu zai fara aiki ranar Juma’a 29 ga watan Mayu. Da y

Takaddama ta barke tsakanin Pantami da Abike Dabiri

A karshen makon jiya ne shugabar Hukumar Da Ke Kula Da ‘Yan Najeriya a Kasashen Waje, Abike Dabiri-Erewa ta zargi Ministan Sadarwa, Isa Ali Pantami da

Yadda aka saba dokar tazara yayin Sallar Idi a Kano

Yayin da akasarin Musulmin Najeriya suka bi sahun takwarorinsu na kasashen duniya wajen bukukuwan Karamar Sallah a ranar Lahadi, Aminiya ta gano yawan

Sallar Idi: Galibi ba a bi dokokin kariya ba a Maiduguri

Bayan kammala azumin watan Ramadan na kwanaki 30, a yau al’ummar Musulmi a jihar Borno, sun bi sahun sauran takwarorinsu a jihohi daban-daban wa