Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dalilin da ya sa ba a samu coronavirus a Kogi da Cross River ba

Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) ta ce jihohin Kogi da Kuros Riba ne suke da mafi karancin mutanen da aka yi masu gwajin cutar

Mayakan Boko Haram sun kai hari Dapchi

Wasu ’yan bindiga da ake zargin mayakan Boko haram ne sun kai hari Dapchi, hedkwatar karamar hukumar Bursari da ke jihar Yobe, da maraicen Litinin. Wa

Gwamnatin tarayya ta tsawaita dokar kulle a Kano

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tsawaita dokar kulle  zuwa mako biyu  a jihar Kano, inda ta umarci jami’an tsaro da su tabbatar ana bin dokar sau

COVID-19: Babban Mufti na Saudiyya ya ce a yi sallar Idi a gida

Babban malami mai ba da fatawa kuma shugaban Majalisar Manyan Malaman  kasar Saudiyya Sheikh Abdul Aziz Al Asheikh ya ya ba da fatawa cewa za a iya yi

Dokar NCDC: ‘Ba mu ba ’yan majalisa na-goro ba’

Gidauniyar Bill and Melinda Gates ta nisanta kanta daga zargin bayar da toshiyar baki ga ‘yan Majalisar Wakilai don su amince da kudurin nan mai