Manyan Labarai

Manyan Labarai

An ga wata a Najeriya —Sarkin Musulmi

Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya ba da sanar

COVID-19: Gwamnatin Gombe ta dakatar da sallar jam’i

Gwamnatin jihar Gombe ta haramta sallar jam’i da ma dukkan tarurrukan da suka kai na mutum biyu zuwa sama bayan da ta ayyana dokat hana fita daga karf

Fitattun mutum 10 da cutar Kurona ta kashe a duniya

Cutar Kurona (COVID-19) wadda ta  fara  bayyana a garin Wuhan na kasar China a Disamban bara, ta ci gaba da yaduwa a kasashen duniya kamar wutar daji

COVID-19: Gwamnonin Najeriya sun kuduri aniyar rufe jihohi

Gwamnonin Najeriya 36 sun amince su aiwatar da dokar hana zirga-zirga a tsakanin daukacin jihohinsu har tsawon mako biyu da nufin hana yaduwar cutar c

COVID-19: Wadanda suka kamu a Najeriya sun kai 873

Yawan wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar coronavirus a Najeriya zuwa tsakar daren Laraba ya kai 873, a cewar Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa