Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Yadda aka harbe mijina a gabana lokacin sace daliban Kebbi’

Amina Hassan, matar Yakubu Makuku, mai gadin makarantar ’yan mata ta GCGSS Maga da ke Ƙaramar Hukumar Danko Wasagu a Jihar Kebbi, wadda aka kai wa har

HOTUNA: Gobara ta laƙume kasuwar Katako a Gombe

Wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar Katako da ke Gombe a daren Laraba, lamarin da ya yi sanadin salwantar dukiya ta miliyoyin naira.

DAGA LARABA: Hanyoyin Da Suka Kamata A Bi Wajen Ceto Daliban Kebbi Da Aka Sace

Batun kubutar da ɗalibai mata da masu garkuwa da mutane suka sace na makarantar GGCSS Maga dake karamar hukumar Danko Wasagu a jihar Kebbi na daya dag

Amurka za ta binciki zargin yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Nijeriya ranar Alhamis

Zaman tattaunawar majalisar zai sake duba girman zargin cuzguna wa masu wani addini a Nijeriya.

Gwamnan Taraba ya dakatar da ficewa daga PDP saboda sace ɗalibai a Kebbi

Zan ci gaba da tattaunawa da kuma nazari kan lokacin da ya fi dacewa na sauya sheƙar tare da magoya bayana.