Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bayan shekara 50: Abubuwa 5 game da Yakin Basasa

Yakin Basarar Najeriya da aka fi sani da Yakin Biyafara yaki ne da aka gwabza tsakanin sojin Najeriya da masu burin ballewa daga Najeriya su kafa kasa

Taron Tattunawa na Daily Trust: Yadda za a dada inganta dimokuradiyya a Najeriya – Namadi, Shettima da Fayemi

A jiya Alhamis ce aka gudanar da taron tattaunawa na Trust Dialogue da Kamfanin Media Trust mai buga jaridun Daily Trust da Aminiya ke daukar nauyi  d

Gwamna Masari ya ba ’yan bindiga kwana biyu su mika wuya

Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya ba ’yan bindiga kwana biyu da su mika wuya tare da sako duk mutanen da ke hannunsu ko su fuskanci f

Shaguna 16 sun kone a tsohuwar kasuwar Sakkwato

‘Yan kasuwa sun tafka hasara a gobarar da ta shi a tsohuwar kasuwar Sakkwato, inda a ranar Litinin da ta gabata wuta ta tashi kuma akalla ta kon

Boko Haram ta saki ma’aikatan agaji 5 da ta kama

Ma’aikatan agajin nan biyra da Boko Haram ta sace a ranar 22 ga  Disamban bara, sun samu ’yancin a shekaranjiya Laraba, kamar yadda wata majiyar tsaro