Za mu ceto ’Yan Matan GGCSS Maga cikin ƙoshin lafiya — Gwamnan Kebbi
Gwamnan ya bayar da tabbacin ne a yayin ganawarsa da iyayen ɗaliban kaɗan bayan harin ’yan bindigar a ranar Litinin
Manyan Labarai
Gwamnan ya bayar da tabbacin ne a yayin ganawarsa da iyayen ɗaliban kaɗan bayan harin ’yan bindigar a ranar Litinin
Gwamnatin Najeriya ta bai wa jami’an tsaro umarnin gano da ceto ɗaliban cikin gaggawa.
Mun kama kwamandan rundunar bayan ya gudu daga harin Wajiroko, daga nan muka yi masa tambayoyi sannan muka kashe shi.
’Yan sanda sun bayyana cewa maharan sun bindige MataimakiN Firinsifal din makarantar a lokacin da yake kokarin hana ’yan bindigar tafiya da daliban
’Yan bindiga sun kashe mutum 3 tare da yin garkuwa da wasu 64 a ranar Asabar a Karamar Hukumar Tsafe ya Jihar Zamfara.