Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindigar Zamfara sun koma satar shanu

A ’yan kwanakin nan ’yan bindiga a Jihar Zamfara sun kai hare-hare a kauyen Sunke da ke Karamar Hukumar Anka, inda suka hallaka sojoji tara tare da ra

‘Yadda na dambace da dan bindiga muka tsira daga masu satar mutane’

Malam Manu Buba (ba sunansa na ainihi ba) magidanci ne da ya yi jarunta, inda ya kubutar da kansa da sauran mutane daga hannun masu garkuwa da mutane

Ranar Lafiyar Kwakwalwa: ’Yan Najeriya miliyan 60 na fama da tabin hankali

Ranar 10 ga watan Oktoban kowace shekara rana ce da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) a karkashin Majalisar Dinkin Duniya ta ware a matsayin Ranar Lafiya

Bai kamata gwamnati ta yi sulhu da ’yan ta’adda ba – Miyetti Allah

Sakataren Kungiyar Miyetti Allah  Kautal Hore ta Jihar Bauchi Alhaji Sadik Ibrahim Ahmed ya ce duk Bafulatanin da ya aikata laifi aka kama shi, a daur

‘Dalilin da na yi garkuwa da kanwata na nemi a biya ni Naira miliyan 6’

Wata budurwa ’yar shekara 18 kuma ’yar asalin Karamar Hukumar Lafiyar Lamurde a Jihar Adawama mai suna Hadiza Babayo, ta sace ’yar baffanta a makarant