Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Burina ya cika ’ya’yana duk mahaddata ne’

Yaya rayuwa ta kasance a da? A lokacin da muke Marte muna garin Kirinuwa kuma muna zaune lafiya da abokan arziki, kuma muna noma, kafin matsalar Boko

Yadda Barazanar harin Boko Haram ta firgita Zamfarawa

Tsoro da fargaba sun kama mazauna garuruwan  Jihar Zamfara bayan da Gwamnatin Jihar ta bayar da sanarwar cewa kungiyar Boko Haram tana shirin kai hare

Abin da ya sa muke adawa da sulhu da ’yan bindiga – Shehu Aljan

Wani fitaccen mai kama barayin shanu da masu garkuwa da mutane da sauran masu aikata miyagun ayyuka a kasar nan, Alhaji Shehu Musa da aka fi sani da S

Yadda Gwamnatin Ribas ta rushe masallaci a Fatakwal

Babu masallaci a wurin – Gwamna Wike Ana rushe shi aka kwashe baraguzansa – Liman A makon jiya ne al’ummar Musulmin Fatakwal fadar Jihar Ribas suka ko

Tibi da Jukun: Yadda rikicin kabilanci ya addabi Kudancin Taraba

Yau shekara daya da rabi ke nan da Janar T.Y. Danjuma (mai ritaya) ya bai wa kananan kabilun kasar nan umarnin cewa su dauki makamai su kare kansu dag