Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kyaftin Tijjani Balarabe: Rayuwar sojan ‘da ya kitsa’ kashe ’yan sanda da tserewar Wadume a Taraba

Duk da sunansa ya yi tambari a ko’ina a kuma lebban kowane dan Najeriya, sannan hotonsa ya mamaye kafofin sada zumunta na zamani, amma ba kowa ya san

Abin da zai magance matsalolin Najeriya – Sheikh Muhammad Sulaiman

Sheikh Muhammad Sulaiman Abu Salaiman, shi ne Babban Limamin Masallacin Sultan Bello da ke Kaduna. A tattaunawa da  wakilinmu kan matsalolin da ake fu

Yadda masu garkuwa da mutane suka rike ni bayan na kai musu kudin fansa – Yusuf Rigasa

Yusuf Is’hak Rigasa matashi ne da masu garkuwa da mutane suka rikeshi bayan ya kai musu kudin fansar abokin aikinsa da suka yi garkuwa da shi. A tatta

Yadda fadan ’yan dako ya koma rikicin kabilanci a Legas

A ranar Lahadin da ta gabata ce wani rikici mai nasaba da kabilanci ya barke a Kasuwar Kayan Gwari ta Ileko da ke Oke Ado a Karamar Hukumar Alimosho a

Ministoci 10 da za su fuskanci kalubale mai yawa

A shekaranjiya Laraba ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da ministocinsa 43, wadanda su ne za su taya shi gudanar da mulkin kasar nan a karo