Manyan Labarai

Manyan Labarai

Na sha zagi kan mayar da Naira miliyan 15 da na  tsinta – Kofur Umar

Kofur Bashir Umar sojan saman Najeriya ne da a makon jiya ya tsinci Yuro dubu 37 (kimanin Naira miliyan 15) da wani ya yar a filin Jiragen Saman Aminu

Daga wanke-wanke  na mallaki gidajen abinci  7 –  Okoro Isaac

Mista Okoro Isaac Wada (JP), shi ne Mamallaki kuma Manajan Daraktan Gidan Abinci na Aroma Restaurant da ke Gombe. A tattaunawarsa da Aminiya ya ce dag

Haramta Kungiyar IMN: Gwamnati da ’yan Shi’a sun sake sa zare

A makon nan ne Gwamnatin Tarayya ta haramta Kungiyar Harkar Musulunci a Najeriya (IMN) ta ’yan Shi’a mabiya Sheikh Ibrahim Yakub Zakzaky, bayan da wat

Haramcin ba zai sauya komai a gwagwarmayarmu ba – IMN

Kungiyar Harkar Musulunci a Najeriya (IMN) ta ’yan Shi’a mabiya Sheikh Ibrahim Zakzaky ta ce haramta kungiyar da Gwamnatin Tarayya ta ayyana a wannan

’Yan Kungiyar IMN ba ’yan Shi’a ba ne – Sheikh Hamzah Lawal

Babban Sakataren Mu’assatut Thakafus Thakalain a karkashin Cibiyar Al-Thakalayn ta ’yan Shi’a a Najeriya, Sheikh Hamzah Muhammad Lawal ya ce Kungiyar