Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za mu yi wa Nurudden hannuwan roba – Shugaban Hukumar NYSC

Shugaban Hukumar Yi wa Kasa Hidima ta Kasa (NYSC), Birgediya-Janar Shu’aibu Ibrahim ya dauki alkawaren cewa hukumarsa za ta sama wa Nuruddeen Tahir wa

Mai hidimar kasa ya rasa hannunsa daya da ya rage

Wani mai yin hidimar kasa mai suna Nuruddeen Tahir dan asalin Jihar Kano da aka tura Jihar Taraba wanda bayan an ba su horo jami’an hukumar suka nemi

Hadarin Jos: Yadda bene ya danne mu tare da mahaifina – Khamis Nalele

A ranar Litini da ta gabata ce al’ummar garin Jos fadar Jihar Filato suka shiga jimami da rudewa sakamakon rushewar wani bene mai hawa uku a Layin But

Wasika: Yadda Obasanjo ya nemi firgita Buhari

Tsohon Shugaban Kasa Cif Olusegun Obasanjo ya yi kokarin firgita Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a wasikar da ya aike masa a farkon wannan mako, inda y

Yaran da suka sace dan shekara 5 sun toshe bakinsa ne ya mutu

Mahaifin yaron nan dan shekara biyar da wadansu samari uku suka sace shi suka nemi kudin fansa, Alhaji Ado Sulaiman Darmanawa ya ce samarin su toshe b