Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wadanda suka sace Magajin Garin Daura sun samu horo ne a Libya

Babban wanda ake zargi da kitsa sace Magajin Garin Daura Alhaji Musa Umar Uba, ya bayyana cewa wadansu daga cikin tawagarsa har Libya suka je suka sam

Yadda na zama Kanar din soja daga almajiranci – Adamu Girbo

Sheikh (Kanar) Adamu Girbo Muhammad (mai ritaya) ya ce da aikin tuka babbar motar dakon kaya aka dauke shi aikin soja a 1967 a matsayin kurtu. A haka

Najeriya za ta amfana sosai da yarjejeniyar kasuwanci ta Afirka  idan … Yusha’u Aliyu

A ranar Lahadin da ta gabata ce Najeriya ta shiga sahun kasashe 54 daga cikin 55 na Nahiyar Afirka da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar kasuwanci da

Almajirai na iya samun ilimi ba tare da bara ba – Malam Bashir

Malam Bashir Lawal shi ne Shugaban Makarantar Ma’ahad, kuma Na’ibin Limmin Masallacin Juma’a na Sheikh Dalhatu As’salafi Tudun Jukun Zariya. A tattaun

Idan Ibo suka ki yarda da Ruga su manta da batun mulki – Tanko Yakasai

Fitaccen dan siyasar nan Alhaji Tanko Yakasai ya ce idan har ’yan kabilar Ibo ba su amince da batun samar wa makiyaya ruga a yankinsu ba, to su manta